A wannan zaman ne Wakilai 180 na Iran suka buƙaci kawo ƙarshen fahimtar juna da Washington da kafa kwamitin majalisa don sake duba tattaunawar, suna bayyana niyyar amincewa da doka don sarrafa mashigar Hurmuz da tallafawa sojoji don neman fansar shahidai a matsayin martani ga sanarwar Trump na soke yarjejeniyar fahimtar juna.
Shin Ko Hukuma Zata Aiwatar Da Hakan uk Samun Kuri’un Masu Rinjaye Na Masu Neman Fansa?
Hoto: Hamed Malekpour
.............
Your Comment